Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Dakta Jafar Lawal Dabai kan kalaman tsohon shugaban Najeriya game da makomar siyasar kasar

Wallafawa ranar:

Tsohon shugaban Najeriya Goodluck Jonathan yayi gargadin cewar dimokiradiyar kasar na samun koma baya, saboda yadda ake samun shugabannin kama karya musamman a matakan jihohi.

Tsohon shugaban Najeriya Goodluck Jonathan.
Tsohon shugaban Najeriya Goodluck Jonathan. REUTERS/Denis Balibouse
Talla

Jonathan yace tabbas sha’anin mulki a matakan jihohi na kauce hanya, sabanin yadda aka saba, saboda yadda gwamnoni suka samu karfin da ya wuce kima, da kuma yadda majalisu ke shakkar taka musu birki idan sun kauce hanya.

Dangane da wannan gargadi, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dakta Jafar Lawal Dabai, na Babbar Kwalejin Fasaha dake Kaduna, a Najeriyar.

Latsa alamar sauti domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.