Bakonmu a Yau
Tattaunawa da Barrister Solomon Dalung kan taron lauyoyi na kasa a Lagos
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:37
Yanzu haka lauyoyin Najeriya na gudanar da taron su na shekara shekara a birnin Lagos, inda su ke tattauna batutuwan da suka shafi ayyukan su da kuma halin da kasa ke ciki, domin bada shawarwari akan matakan da ya dace a dauka, taron da ke zuwa a dai dai lokacin da kasar ke fuskantar zabe mai zuwa.Dangane da taron, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Barr Solomon Dalung, tsohon ministan wasannin kasar, kuma ga yadda zantawar su ta gudana.