Bakonmu a Yau
Dr. Shinkafi : Kan harin da Turji ke kaddamarv wa 'yan bindigar Zamfara
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:22
Rahotanni daga Najeriya sun ce yanzu haka daya daga cikin shugabannin ‘yan bindigar da suka hana Jihar Zamfara zaman lafiya, Bello Turji, ya karkata akalar makamansa zuwa kan sauran wasu ‘yan bindigar Jihar, inda yake afka musu yana kashe su.
Talla
Dangane da wannan al’amari, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dr. Suleiman Shuaibu Shinkafi, daya daga cikin masu baiwa gwamnan jihar Bello Matawalle shawara, wanda ya tabbatar da labarin.
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirarsu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu