Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Dakta Muhammad Babayo kan albashin malaman jami'o'i a Najeriya

Wallafawa ranar:

Gwamnatin Najeriya tace babu gudu babu ja da baya dangane da shirin ta na kin biyan malaman jami’oin dake yajin aiki albashin su na watanni 5 da suka gabata, saboda kin koyar da yara a makarantu.

Kusan watanni shida kenan da malaman jami'o'i a Najeriya ke gudanar da yajin aiki
Kusan watanni shida kenan da malaman jami'o'i a Najeriya ke gudanar da yajin aiki The Herald Nigeria
Talla

Ministan ilimi Adamu Adamu yace bangarorin biyu sun cimma yarjejeniya akan batutuwa da dama amma banda batun biyan albashin.

Dangane da halin da ake ciki akan yajin aikin, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dakta Muhammad Adamu Babayo, dan majalisar zartarwar kungiyar malaman a kasar .

Latsa alamar sauti domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.