Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Nastura Ashir Shariff kan cin zarafin 'yan arewacin Najeriya a kudancin kasar

Wallafawa ranar:

Kungiyoyin matasa daga yankin arewacin Najeriya sun bayyana damuwa akan yadda wasu jihohin kudancin kasar ke tare matafiya ci rani suna cin zarafin su a yankin kudu.

Wani bangare a jihar Lagos din Najeriya kenan da ke kudancin kasar.
Wani bangare a jihar Lagos din Najeriya kenan da ke kudancin kasar. AFP - PIUS UTOMI EKPEI
Talla

Wannan korafi ya biyo bayan tare wasu motoci dauke da yan arewacin Najeriya akalla 350 da kungiyar tsaron Amotekun tayi a Jihar Ondo, inda aka bayyana su a matsayin masu mamaya.

Matasan yan ci rani sun fito ne daga jihohi irin su Kano da katsina da kaduna da Jigawa domin zuwa kudu yin sana’a.

Dangane da wannan matsala, Bashir Ibrahim Idris ya zanta da shugaban gamayyara kungiyoyin matasan arewa, Nastura Ashir Shariff.

Latsa alamar sauti domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.