Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Hukumomin lafiya na ci gaba da gargadi game da yaduwar cutar kyandar biri

Wallafawa ranar:

Hukumar yaki da cututtuka masu yaduwa a Najeriya ta bayyana samun karin mutanen dake harbuwa da cutar monkeypox ko kuma kyandar biri, inda tace a makon jiya, mutane 24 aka tabbatar sun harbu da cutar.

Cutar ta samo asali daga nahiyar Afirka, inda yanzu take ci gaba da yaduwa a Turai
Cutar ta samo asali daga nahiyar Afirka, inda yanzu take ci gaba da yaduwa a Turai REUTERS - DADO RUVIC
Talla

Hukumar ta bukaci mutane da su kiyaye wajen kaucewa kamuwa da ita.

Farfesa Kabir Sabitu, na Jami’ar Ahmadu Bello dake Zaria, yayi bayani akan matakan kare kai daga kamuwa da wannan cuta.

Latsa alamar sauti domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.