Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Jamhuriyar Nijar ta yi bikin cikar shekaru 62 da samun 'yancin kai

Wallafawa ranar:

A yau larabra 3 ga watan Agusta Jamhuriyuar Nijar ta gudanar da bukukuwan cika shekaru 62 da samun ‘yancin-kai, bayan share kusan shekaru 70 na mulkin mallakar Faransa.

Shugaban Faransa Emmanuel Macron kenan lokacin da yake yiwa takwaransa na Nijar Bazoum Mohammed maraba a birnin Paris
Shugaban Faransa Emmanuel Macron kenan lokacin da yake yiwa takwaransa na Nijar Bazoum Mohammed maraba a birnin Paris © Niger Presidency
Talla

Kamar dai kowace shekara, daidai lokacin da ake gudanar da bukukuwan, a gefe daya ana amfani da wannan rana ta ‘yancin-kai domin dasa milyoyin itatuwa saboda yaki da gurgusowar hamada a duk fadin kasar.

Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya zanta da Malam Sani Roufa’i, mazauni birnin Damagaram da ke sharhi kan lamurran da suka shafi kasar.

Latsa alamar sauti domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.