Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Dr. Saulawa: Kan yawaitar ambaliyar ruwa a Najeriya da Nijar

Wallafawa ranar:

Kusan kowace shekara daga watan Yuli zuwa Agusta ana samun faruwar ambaliya saboda saukar ruwan sama mai karfi a kasashe da dama ciki har da Najeriya da Jamhuriyar Nijar.

Birnin Lagos a Najeriya na fuskantar ambaliyar ruwa duk shekara.
Birnin Lagos a Najeriya na fuskantar ambaliyar ruwa duk shekara. © guardian.ng
Talla

Tuni dai aka fara samun irin wannan ambaliya a wadannan kasashe biyu, lamarin da ya sa masana a game da hasashen yanayi ke ci gaba da gargadin jama’a domin kasancewa a cikin shirin ko-ta-kwana.

Dr. Bashir Gambo Saulawa, kwarare ne a game da hasashen yanayi, ya bayyana wasu daga cikin dalilan da ke haddasa wannan ambaliyar kusan a kowace shekara.

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirarsa da Abdoulkarim Ibrahim Shikal

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.