Dakta Yahuza Getso kan barazanar kai hare-hare lokacin bikin Sallah a Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:40
Hukumar 'yan sandan farin kaya ta DSS a Najeriya, ta bayyana gano shirin kai hari akan wuraren ibada da wuraren shakatawa da kuma wasu kadarorin gwamnati musamman lokacin bikin Sallah da bayan sa.
Mai Magana da yawun Hukumar Peter Afunanya ya bayyana haka a sanarwar da ya rabawa manema labarai, inda yake zargin mutanen cewar suna shirin mayar da kasar irin halin da ta samu kanta kafin shekarar 2015 inda ake samun fashe fashen makamai.
Dangane da wannan gargadi Bashir Ibrahim Idris ya ttauna da masanin harkar tsaro Malam Yahuza Getso, kuma ga yadda zantawar su ta gudana
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu