Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

'Yan Nijar na rangadi a kasashen yammacin Afirka kan neman zaman lafiya

Wallafawa ranar:

A kokarinsu na dawo da zaman lafiya cikin kasar su da kasashen da suke makwaftaka da su, wasu ‘yan Nijar sun kaddamar da wani shiri na ganawa da ‘yan Nijar mazauna yankin yammacin Afrika da suka hada da Ghana, Cote D’Ivoire, Togo, Benin da Chadi.

tawagar yan Nijar a kasar Ghana
tawagar yan Nijar a kasar Ghana © rfi hausa
Talla

Abdoulaye Issa ya samu tattaunawa da Moussa Idrissa Maiga dake cikin wannan tawaga.

Sai a latsa alamar sautin da ke sama domin sauraron yadda tattaunawar ta gudana.......

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.