Bakonmu a Yau
Tattaunawa da Aliko Dangote kan kaddamar da kamfanin takinsa mafi girma a Afrika
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:55
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya jagoranci kaddamar da kamfanin takin zamanin da ke katafariyar matatar man fetur mallakin attajiirin Afrika Aliko Dangote a jihar Lagos, irin matatar ta farko kuma mafi girma a nahiyar Afrika, wadda aka kashewa tsabar kudi dala biliyan 2 da rabi, da kuma ake saran ta samar da taki tan miliyan 3 duk shekara, yayinda sashen man fetur zai rika samar da ganga dubu 650 kowacce rana, kan hakan Ahmed Abba ya tattauna da Alhaji Aliko Dangote ga kuma zantawarsu.