Ya kamata a daure wasu 'yan takarar shugabancin Najeriya - Obasanjo
Wallafawa ranar:
Kunna - 04:11
Tsohon shugaban Najeriya Olusegun Obasanjo ya bayyana cewar ya dace a daure wasu daga cikin mutanen dake takarar shugabancin kasar a shekara mai zuwa saboda irin laifuffukan da suka aikata a baya. Wannan ya biyo bayan zargin aikata laifuffuka da wasu daga cikin su suka aikata lokacin da suka rike mukaman gwamnati.
Dangane da haka Abubakar Isa Dandago ya tattauna da Amb. Ibrahim Kazaure, tsohon ministan ayyuka na musamman a Najeriya wanda ya bayyana goyan bayan sa da matakin saboda abinda ya kira gazawar shugabannin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu