Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Halin da ayyukan hakar ma'adanai ke ciki a Najeriya

Wallafawa ranar:

Najeriya na daya daga cikin kasashen da Allah ya wadata su da ma’adinan karkashin kasa, amma kuma rashin kyakyawan tsari ya hana kasar cin moriyar wannan arziki kamar yadda ya dace.

Wani filin hakar ma'adanai a jihar Zamfara da ke Najeriya.
Wani filin hakar ma'adanai a jihar Zamfara da ke Najeriya. © REUTERS/Afolabi Sotunde
Talla

Wannan ya sa ake samun mutanen dake hakar da ma’adinan ta barauniyar hanya, cikin su harda baki yan kasashen waje.

Bashir Ibrahim Idris ya zanta da Alhaji Murtala Ahmadu Laushi, daya daga cikin fitattun masu kamfanonin hakar ma’adinan a Najeriya, kuma ga yadda tattaunawar ta gudana.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.