Bakonmu a Yau
Matsayar likitoci kan shigar da Korona ta yi fadar shugaban Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:07
Masana harkokin lafiya sun bayyana cewar ba abun mamaki ba ne yadda cutar COVID 19 ta yi dirar mikiya a fadar Shugaban Najeriya a karshen makon da ya gabata, la'akari da yadda baki ke kai-kawo a fadar.
Talla
Sai dai sun bayyana cewar ya zama wajibi mahukunta su dauki matakan kariya maimakon yadda ake ganinsu a wuraren taruka da wuraren biki da shakatawa ba.
Wakilinmu Muhammad Kabiru Yusuf ya zanta da Dr. Alhassan Umar babban likita kuma shugaban kungiyar yaki da cutar sankara na kasar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu