Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Farfesa Kamilu Sani Fagge kan rikicin kasar Habasha

Wallafawa ranar:

Rikicin da aka shafe shekara guda ana yi a Habasha yana kara ta’azzara, yayin da kasashen duniya ke ci gaba da bayyana damuwa kan bin da ke wakana.

Wata tankar yakin sojoji a yankin Tigray dake kasar Habasha.
Wata tankar yakin sojoji a yankin Tigray dake kasar Habasha. EDUARDO SOTERAS AFP/File
Talla

A halin da ake ciki, wasu kasashe sun bukaci al’ummarsu da ke zaune a kasar da su koma gida, a daidai lokacin da ‘yan tawayen Tigray suka dora azamar mamaye birnin Adis Ababa.

Michael Kuduson ya gana da Farfesa Kamilu Sani Fagge na jami’ar Bayero dake Kano, kuma ya fara bayani ne a kan abin da ya sa rikicin ya ki ci- ya ki cinyewa.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.