Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Malam Nazifi Alaramma a kan taron sauyin yanayi na CPO26

Wallafawa ranar:

Shugabannin kasashen duniya na shirye-shiryen gudanar babban taron kasa da kasa da za su fara ranar Lahadi a birnin Glasgow dake Birtaniya, inda za su tattauna akan batutuwa da dama da suka shafi  matsalar Sauyin Yanayi, ciki kuwa har da batun cika alkawuran daukar matakan rage matsalar, da kuma kara yawan kudaden tallafawa kasashe matalauta domin takaita musu tasirin matsalar gurbacewar Yanayin da Muhalli.

Ana taron sauyin yanayi na COP26 a birnin Glasgow na kasar Scotland.
Ana taron sauyin yanayi na COP26 a birnin Glasgow na kasar Scotland. AP - Alastair Grant
Talla

Kan wannan Nura Ado Suleiman ya tattauna da Malam Nazifi Umar Alaramma, Malami a sashin nazarin kimiyyar Yanayi, Muhalli da kuma Taswirar Duniya dake Jami’ar Yusuf Maitama Sule a jihar Kano.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.