Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Aliyu Dawobe kan ranar tunawa da mutanen da suka bace

Wallafawa ranar:

Kungiyar Agaji ta ICRC ta duniya ta yi bikin ranar tunawa da mutanen da ke bacewa a duniya, wadda take kokarin ganowa domin hada su da 'yan uwansu duk inda suke. Akalla irin wadannan mutane da suka bata dubu 44 ake da su yanzu haka, ciki har da wadanda rikicin Boko Haram ya raba da matsuguninsu.

Wasu 'yan gudun hijira da hare-haren ta'addanci ya raba da muhallansu a yankin Tillaberi. 'Yan gudun hijirar na karbar tallafin abinci ne a wani sansani dake garin Kandaji.
Wasu 'yan gudun hijira da hare-haren ta'addanci ya raba da muhallansu a yankin Tillaberi. 'Yan gudun hijirar na karbar tallafin abinci ne a wani sansani dake garin Kandaji. © Amadou Alzouma / ICRC
Talla

A game da wannan biki, Bashir Ibrahim Idris ya zanta da Aliyu Dawobe, Manajan yada labaran kungiyar ICRC

 

03:42

Aliyu Dawobe kan ranar tunawa da mutanen da suka bace

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.