Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Faruk Adamu Aliyu kan yadda manoma suka koma gona a Najeriya

Wallafawa ranar:

Yayin da gwamnatin Najeriya ke ta kiraye-kirayen cewar mutane su koma gona domin samar da abinci, yanzu haka wasu al’ummar kasar sun rungumi shirin, kuma sun koma aikin gonar gadan-gadan.

Noma tushen arziki kamar yadda masu iya maagana ke cewa
Noma tushen arziki kamar yadda masu iya maagana ke cewa Ishara S. KODIKARA AFP
Talla

Daga cikin wadanda suka amsa kiran, har da tsohon shugaban marasa rinjaye a Majalisar dokokin Najeriya, Hon Faruk Adamu Aliyu wanda ya samar da wata katafariyar gonar da ake noma abinci da kiwon dabbobi da kuma sarrafa takin zamani.

Bashir Ibrahim Idris ya ziyarci gonar, bayan an zagaya da shi, ya gane wa idanunsa yadda take, sannan ya tattauna da shi.

Ku latsa alamar sautin da ke kasa domin sauraren cikakkiyar hirarsu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.