Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Barista Faskari kan rikicin siyasar Tunisia

Wallafawa ranar:

Sakamakon kara kazancewar rikicin siyasar Tunisia, Kungiyar Tarayar Turai ta nemi  mahukuntan kasar da su gaggauta maido da zaman lafiya bisa turbar demokuradiyya ba tare da jinkiri ba. Shugaban Hukumar Kungiyar Turai Josep Borrell ya gabatar da matsayin kungiyar cikin wata sanarwa.

Masu bore sun yi arangama da jami'an tsaro a harabar Majalisar Dokokin Tunisia.
Masu bore sun yi arangama da jami'an tsaro a harabar Majalisar Dokokin Tunisia. © AP - Hedi Azouz
Talla

Dangane da wannan dambarwar siyasa, Garba Aliyu Zaria ya tattauna da Barr. Mainasara Umar Faskari mai sharhi dangane da siyasar duniya.

Kuna iya latsa alamar sautin domin sauraren cikakkiyar hirarsu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.