Mai martaba Sarkin Kano Aminu Ado Bayero zai karbi sandar Girman Sarautar Kanon, daga gwamna Abdullahi Umar Ganduje, a matsayin cika makin Masarautar ta Kano, tun bayan nada shi a matsayin Sarki fiye da shekara guda.
Talla
Aminu Ado Bayero shi ne sarkin Kano na 15, a jerin gidan sarautar Fulani, kuma ya zamo Sarkin Kanon ne bayan tube tsohon Sarki Muhammadu Sunusi da gwamnan jihar ta Kanon Ganduje yayi a shekarar 2020
Dangane da bikin karbar Sandar Girman ne wakilinmu a Kano Abubakar Isa Dandago ya zanta da Sarki Aminu Ado Bayero.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu