Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Buba Galadima kan yadda sojoji suka nisanta kansu da yunkurin juyin mulki

Wallafawa ranar:

Sojojin Najeriya sun yi watsi da kiran da wasu ke yi na cewa su karbi mulkin kasar saboda abin da suka kira gazawar shugaban kasa Muhammadu Buhari na shawo kan matsalolin tsaro da suka addabi kasar.

Engr Buba Galadima na Jam'iyyar PDP a Najeriya
Engr Buba Galadima na Jam'iyyar PDP a Najeriya News Dairy
Talla

A wata sanarwa mai dauke da sa hannun kakakin ma’aikatar tsaron kasar Janar Onyema Nwachukwu, sojojin sun tabbatar da goyon bayansu ga gwamnatin dumokuradiyya mai-ci, inda suke cewa babu wani tunani na hambarar da gwamnatin farar hula. Dangane da halin da ake ciki ne Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Injiniya Buba Galadima, jigo a Jam’iyyar PDP mai adawa, kuma ga yadda zantawarsu ta gudana.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.