Bakonmu a Yau
Tattaunawa da Alhaji Tukur Mamu kan wa'adin da Buhari ya dibarwa 'yan bindiga
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:43
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya dibawa ‘yan bindiga da suka hana sukuni a jihohin arewa maso yammacin Nigeria musamman Jihar Zamfara, wa’adin watanni biyu da su bada kai ko kuma ya sanya kafar wando daya da su. Gwamnan Zamfara Bello Matawalle ya gabatar da sakon shugaban kasar a jawabi ga al’ummar jihar. Garba Aliyu Zaria ya tuntubi Alhaji Tukur Mamu, dan Jarida, kuma mai sharhi gameda harkokin yau da kullum ko yaya yake kallon matakin.