Al'adun Gargajiya
Shiri na musamman a kan rasuwar mawakiyar Jamhuriyar Nijar Hamsou Garba
Wallafawa ranar:
Wannan shirin ya mayar da hankali ne a kan rashi da aka yi na mawakiyar Jamhuriyar Nijar Hamsou Garba, wanda aka haifa a shekarar 1958 a Maradi. Hamsou Garba ta shigaa harkar waka da wasan kwaikwayo, inda ta yi matukar fice a ciki da wajen Nijar.