A cikin shirin al'adun mu na gado, Abdoulaye Issa ya tattauna da sarkin matasan Arewa biyo bayan nadin da aka yi masa a fadar sarkin Abzin dake jihar Agadez a Jamhuriyar Nijar.
Talla
Shirin ya bai wa Sarkin matasa Abdoul Wahid Ayouba damar sanar da masu sauraren mu muhimancin wannan mukami da kuma kawo karin haske dangane da irin rawar da ya dace ya taka a masarautar Abzin dake Agadez.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu