Al'adun Gargajiya
Taron karrama marubuci dan Najeriya a ofishin jakadancin Faransa
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:37
Shirin 'A'adunmu Na Gado' a wannan makon ya kawo liyafar karrama wani dan Najeriya, marubuci, Abubakar Adam Ibrahim da ofishin jakadancin Faransa ya yi a birnin Abuja na Najeriya.