Isa ga babban shafi
Al'adun Gargajiya

Matan da suka kafa daulolin mulki a nahiyar Afrika 2

Wallafawa ranar:

Shirin na al’adun mu na gado a wannan mako dori ne kan shirin da ya gabata a makon jiya, inda muka kawo muku kadan daga cikin matan da suka kafa daulolin mulki a nahiyar Afrika, musamman kasashen Nijar Da Najeriya, inda kukaji mu da farfesa Ado Muhamman shugaban jami’ar Jihar Tawa da kuma malam Ibrahim Aminu Dn Iya masanin tarihi daga jihar kano.

Les Amazones du Dahomey
Les Amazones du Dahomey © geo.fr
Talla

To a yau cikin ikon Allah zamu leka fadar wata mai rike da sarautar gargajiya ce a Najeriya da haryan zu ake damawa da ita a babbar masarautar Etsu Nupe dake jihar Neja, wato fadar wakiliyar Matan Nupe ta Najeriya, Wato Hajiya Maryam Muhammad, wadda ke rike da wannan sarauta ta wakiliyar matan na Nupe tsahon shekaru tara

 

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.