Nijar
Magance batun ambaliyar a kasar Jamhuriyar Nijar
Hukumomi a birnin Yamai na jamhuriyar Nijar sun ce suna daukar sabbin matakai domin magance matsalar batun ambaliyar ruwan da ta yi sadaniyyar rushewar gidaje da kuma asarar rayuka a shekarar bara.
Wallafawa ranar:
Talla
Lamarin da ya tilasawa hukumomin kasar daukar matakai na yi gargadi zuwa mutanen kasar.
Gwamnan birnin Yamai Madam Aishatu Bulama ta sanar da manema labarai kan sabbin manufofin da suka sa gabba na gani an kawo gyara ga hanyoyin ruwa,
A karshe ta bukaci jama’a Birni Yamey da su bada hadin kai zuwa hukumar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu