Isa ga babban shafi
RAHOTO

'Yan Najeriya sun shiga damuwa saboda karin farashin lantarki

Gwamnatin Najeriya ta sanar da karin farashi wutan lantarki da kusan kashi 300 a kasar, lamarin daya kara jefa mutane cikin damuwa. 

Kasar dai na fama da katsewar lantarki, daidai lokacin da ake fama da matsalar tsadar rayuwa da kuma man fetur.
Kasar dai na fama da katsewar lantarki, daidai lokacin da ake fama da matsalar tsadar rayuwa da kuma man fetur. REUTERS - AKINTUNDE AKINLEYE
Talla

Sabon karin zai koma naira 225 daga naira 66 da ake biya kowani awa guda,ta kuma ce babu abun daga hankali saboda karin zai shafi wadanda sukafi samun wutan ne musamman a manyan birane.

Wannan na zuwa ne daidai lokacin da al'ummar kasar  ke ci gaba da bayyana damuwa sakamakon matsalar tsadar rayuwa, da kuma karin farashin man fetur din da suke fama da shi

Shiga alamar sauti, domin sauraron rahoton Muhammad Sani Abubakar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.