Majalisar Najeriya ta fara binciken kudin da aka ware na kidayar jama'ar a 2023
Majalisar Wakilan Najeriya ta fara binciken kudi har naira miliyan dubu 200, da hukumar kidayar jama’ar jasar tace ta kashe ba tare da ta gudanar da kidayar ba, sakamakon dakatar da aikin da gwamnatin tsohon shugaban kasar Muhammadu Buhari ta yi a shekarar ta bara.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:33
Talla
Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken rahoton Muhammad Kabir Yusuf.........
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu