Rahotanni
Najeriya: Gwamnatin Neja za ta dauki matasa 1, 500 don dakile barazanar tsaro
A koakarin lalubo hanyoyin magance matsalolin tsaro da ke ci gaba da addabar sassan jihar Neja dake arewacin Najeriya, gwamnatin jihar ta sanar da shirin daukar matasa dubu 1 da 500 a matsayin jami’an tsaron gandayen dajinta, inda a cikinsu ne ‘yan bindiga ke fakewa tare da kai wa jama’a hare-hare.
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:59
Talla
Ku latsa alamar sauti domin sauraron rahoton Wakilinmu da ke Minna Isma'il Karatu Abdullahi.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu