Mutane sun shiga rudani bayan karbar tubabbun mayakan Boko Haram a Borno
Al'ummar jihar Borno da ke Arewa maso Gabashin Najeriya sun shiga rudani, bayan da gwamnatin kasar ta karbi tuban wasu daga cikin mayakan Boko haram da suka ajiye makamansu.
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:44
Talla
Kungiyar Boko Haram ta dauki tsawon shekaru sama da goma tana kaddamar da hare-hare a Arewa maso gabashin Najeriya, lamarin da ya haifar da asarar rayuka da dama, inda miliyoyi suka rasa matsugunansu, yayin da dama suka tsere zuwa makwabtan kasashe domin neman mafaka.
Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken rahoton da Bilyaminu yusuf ya hada.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu