Isa ga babban shafi

Gwamnonin Najeriya sun fara daukar matakan hana yawon kiwo

Wasu gwamnoni a Najeriya na daukar matakan hana yawon kiwo domin kaucewa aukuwar rikice-rikice tsakanin manoma da makiyaya, daidai lokacin da ake kokarin kwashe amfanin gona.

Ana yawan samun rikicin manoma da makiyaya a Chadi musamman idan shanu suka lalata amfanin gonar manoma.
Ana yawan samun rikicin manoma da makiyaya a Chadi musamman idan shanu suka lalata amfanin gonar manoma. Daily Trust
Talla

Hakan ta sa gwamnatin jihar Adamawa da ke arewacin Najeriyar hana makiyaya kaura daga yanzu zuwa badi, tare da haramta musu yawace-yawace cikin dare.

Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken rahoton Ahmad Alhassan.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.