Matakin Najeriya na haramta sayar da danyen Zinari ya shafi manoma
Kwanakin baya Gwamnatin Najeriya ta haramta fitarwa da sayar da danyen Zinari zuwa wajen a wani mataki na magance matsaloli da suka yi wa kasar katutu.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:09
Talla
Faruk Muhammad Yabo, ya duba mana yadda matakin da gwamnatin Najeriyar ta dauka ka iya shafar tattalin arzikin masu karamin karfi musamman a jihar Zamfara inda manoma suka koma mahaka zinari saboda rashin yin Noman sakamakon hare haren ‘yan taadda.
Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken rahoton.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu