Hanyoyin Najeriya duk sun mutu - FERMA
Hukumar Kula da Hanyoyin Najeriya ta ce, akasarin hanyoyin kasar da ake kallon su a matsayin tarkon mutuwa, duk sun zarta wa’adin ingancinsu kuma suna bukatar kulawar gaggawa.
Wallafawa ranar:
Talla
Shugaban Hukunaar ta FERMA, Nuruddeen Rafin-dadai, shi ne ya bayyana haka a yayin gabatar da wata Makala a birnin Kaduna.
Shugaban na FERMA ya bukaci direbobin kasar da su yi takaa-tsan-tsan a yayin tukin motocinsu a kan manyan haanyoyin kasar saboda yadda suka mutu.
‘Yan Najeriya da dama ne ke rasa rayukansu sakamakon hadurran ababen hawa a kan hanyoyin da ke sassan kasar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu