Najeriya: Manoma na kokawa bisa satar amfanin gonarsu
Rahoto na baya-bayanan daga hadin-gwiwar kungiyoyin manoman Nigeria, na gargadi kan yawan amfanin gonar da ake sacewa musamman a gonakin arewacin kasar.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:24
Talla
Wannan na zuwa ne, daidai wannan lokacin na girbi, satar hatsin da rahoton ke cewa zai shafin girbin bana ta fannin karanci da tsadar chimaka.
Shiga alamar sauti domin sauraron rahoton Shehu Saulawa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu