Tsaro: Mazauna Abuja na ci gaba da rayuwa cikin fargaba
Mazauna Abujan Najeriya na cike da fargaba, bayan da gwamnatin Amurka ta girke dakarunta, sakamakon abin da ta kira shirin kaddamar da harin ta'addanci da masu tayar da kayar baya ke yi.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:30
Talla
Hakan ta sanya sojojin Amurkan tare da jami'an tsaron farin kaya na Najeriya suka kai samame wasu rukunin gidaje da ke Abuja a Najeriya.
Shiga alamar sauti domin sauraron rahoton Muhammad Kabir Yusuf.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu