Isa ga babban shafi

Akwai bukatar kara mayar da hankali a Arewa maso Yammacin Najeriya - MSF

Kungiyar agajin likitocin kasa da kasa wato MSF ta fitar da wani rahoton dake cewa, lokaci ya yi da ya kamata kungiyoyin bada agaji na kasa da kasa da na cikin Najeriya su maida hankali ga yankin arewa maso yammacin kasar.

Sansanin 'yan gudun hijira na Jere da ke garin Maiduguri a jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya.
Sansanin 'yan gudun hijira na Jere da ke garin Maiduguri a jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya. AP - Chinedu Asadu
Talla

MSF ta ce yankin na bukatar ayukan jin kai sosai, lura da girman matsalar tsaro da al'ummar yankin ke fama da ita. 

Latsa alamar sauti domin sauraron rahoton Faruk Mohammad Yabo.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.