Najeriya: Mutane 30 sun mutu a ruwa lokacin da suka tserewa 'yan bindiga
Akalla mutane 30 ne ake bayyana cewar sun mutu a ruwa a yayin gujewa harin yan ta'adda a kauyen Birnin wajje na karamar hukumar Bukkuyum, a Jihar Zamfarar Najeriya.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:35
Talla
Ya zuwa yanzu dai an yi jana'izar wasu daga cikinsu a yayin da aka kasa samo sauran sakamakon tsoron dawowar yan ta'addan da aka ce har yanzu suna nan a dajin na Bukkuyu.
Shiga alamar sautin domin sauraron rahoton Faruk Muhammad Yabo
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu