Ambaliy-Jos
Ambaliyar ruwa na ci gaba da barna a sassan jihar Pulato ta Najeriya
A Najeriya, yanzu haka akwai mutane da dama da ke ci gaba da fakewa a wasu wurare sanadiyyar ambaliyar ruwan da ta shafi muhallansu a sassa da dama na kasar, yayin da hukumar hasashen yanayi ke ci gaba da gargadi dangane da yiyuwar samun saukar ruwan sama mai karfi a cikin lokuta masu zuwa. Wakilinmu a jihar Plateau daya daga cikin yankunan da ambaliyar ta shafa, Muhammad Tasiu Zakari, ya hada mana wannan rahoto.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:30