Isa ga babban shafi

Najeriya: Kungiyar kare hakkin dan adam ta koka kan yadda gwamnati ta rushe gidaje a Abuja

Kungiyar kare hakkin bil Adama ta Amnesty International tayi Allah wadai da rushe gidajen ‘jama’a da gwamnati tayi a birnin Abuja dake tarayyar Najeriya, matakin da ta bayyana shi a matsayin tauye hakkin dan adam.

Wannan al'amari ya jefa mutanen da abunb ya shafa cikin dimuwa, yayin da ake fama da matsin tattalin arziki a Najeriyar
Wannan al'amari ya jefa mutanen da abunb ya shafa cikin dimuwa, yayin da ake fama da matsin tattalin arziki a Najeriyar © RFI/Cynthia Ngwemoh
Talla

Gwamnatin Abuja ta rusa gidajen mutanen da ake kira ‘yan assalin Abuja lamarin da yayi matukar tagayyara jama’a.

Latsa alamar sauti domin sauraron rahoton Muhammad Sani Abubakar

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.