Najeriya ta kashe wa manoma kudin bashin da ya zarta Dala miliyan dubu
Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewar ta yi amfani da kudaden bashin da ta ciyo har na Dalar Amurka miliyan dubu da miliyan 113 wato kwatankwacin Naira miliyan dubu 461.9 wajen tallafa wa manoma don samar da aikin yi ga ‘yan Najeriya.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:01
Talla
Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da kasar ke kokarin karbo wani bashi domin inganta noman alkama.
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahoton Muhammad Kabir Yusuf daga Abuja.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu