Isa ga babban shafi

Najeriya: Har yanzu makiyaya ba su fara kiwon zamani a Ondo ba

Kusan shekara guda bayan da jihohin kudu maso yammacin Najeriya suka bijiro da dokar hana kiwo a fili, a jihar Ondo, inda har gwamnati ta horas da wasu makiyaya a kan hanyoyin kiwon zamani, har yanzu jira suke a samar musu da filaye da tallafin kiwon da aka yi musu alkawariDaga Akure, ga rahoton da Michael Kuduson ya aiko mana.

Masharhanta sun ce shirin samar da Rugar Fulani a  Najeriya zai magance rikicin manoma da makiyaya
Masharhanta sun ce shirin samar da Rugar Fulani a Najeriya zai magance rikicin manoma da makiyaya Reuters
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.