Isa ga babban shafi
Rahotanni

Sama da 'yan gudun hijira dubu 5000 daga Kamaru ke rayuwa a Najeriya

Ƴan gudun hijira da sama da 5000 ne ke rayuwa a sansanin ƴan gudun hijiraba Najeriya, bayan da rikicin ƴan tawayen Ambazonian ya yi sanadiyar arcewa daga ƙasarsu Kamaru zuwa ƙananan hukumomin Ikom Boko da ogoja na jihar Ribas.Wakilinmu na Calabar Murtala Adamu na dauke da rahoto

'Yayan 'yan gudun hijira daga Kamaru a jihar Cross River a wajen dibar ruwa.
'Yayan 'yan gudun hijira daga Kamaru a jihar Cross River a wajen dibar ruwa. PIUS UTOMI EKPEI / AFP
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.