Najeriya-Sokoto
An bude kasuwannin Sokoto bayan sassaucin harin 'yan bindiga
Mahukuntan Jihar Sokoto ta Najeriya sun sake bude kasuwannin kauyuka da ke ci mako-mako, a wani bangare na saukaka wa jama'a, lura da yadda matsalolin hare-haren 'yan ta'adda ke dada raguwa.
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:58
Talla
To sai dai bude kasuwannin ya zo daidai lokacin da 'yan ta'addan ke waiwayo wasu kauyukan jihohin Sokoto da Zamfara lokaci-lokaci suna kai masu hari.
Ku latsa alamar sautin domin sauraren cikakken rahoton Faruk Mohammad Yabo daga Sokoto
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu