Najeriya-Zabe
Buhari ya sanya hannu kan sabuwar dokar zaben Najeriya
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya sanya hannu kan dokar zaben da aka yi wa gyara, bayan kwashe tsawon lokaci ana dambarwa tsakanin majalisun dokokin kasar da fadar shugaban kasa. Daga Abuja ga rahoton da wakilinmu Muhammad Kabir Yusuf ya aiko mana.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:30