Isa ga babban shafi
Najeriya

Najeriya ta kaddamar da shirin sake tsugunar da 'yan gudun hijira

Gwamnatin Najeriya ta kaddamar da wani jadawali na shekaru 5, wanda za ta bi wajen sake tsugunar da ‘yan gudun hijirar da matsalolin hare-haren ‘yan kungiyar Boko Haram ya tilastawa barin gidajensu, yayin da Majalisar Dinkin Duniya tace ‘yan Najeriya miliyan 4 ke bukatar taimakon jinkai.

Wani sansanin 'yan gudun hijirar da rikicin Boko Haram ya raba da muhallansu a Maiduguri.
Wani sansanin 'yan gudun hijirar da rikicin Boko Haram ya raba da muhallansu a Maiduguri. © AP/Sunday Alamba
Talla

Muhammad Kabir Yusuf ya tattara rahoto akai.

01:32

Miliyoyin 'yan Najeriya na cikin bukatar taimakon jin kai

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.