Najeriya - Tsaro
Wasu gwamnonin arewacin Najeriya sun gana da shugaba Buhari kan tsaro
A Najeriya wasu gwamnonin jihohin Arewacin kasar sun gana da Shugaban kasar Muhammad Buhari, sakamakon yadda matsalar tsaro ke kara tabarbarewa a yankin, inda suka dauki alkawarin yin aiki tare domin kawo karshen matsalar. Kuna iya latsa alamar sauti domin sauraron rahoton Muhammad Kabiru Yusuf daga Abuja.
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:55