Najeriya-Jos
Rahoton Tasi'u Zakari a kan yamutsin unguwar Gada Biyu a Jos
Duk da kokarin da Gwamnatin Jihar Plato dake Najeriya ke yi na samarda dawwamamen zaman lafiya a fadin jihar ana ta samun yamutsi dantsakanin wanda ke kai ga rasa rayukan mutane da dimbin dukiya.Wakilin mu na jos , Muhammad Tasiu Zakari, ya hada mana rahoto a kai.
Wallafawa ranar:
Minti 3
Kunna - 03:11