Najeriya-Noma
Dorinar-ruwa ta addabi al'ummar Gombe
Rahotanni daga jihar Gomben Najeriya na cewa daruruwan dorinar-ruwa da ke bin kogin daya ratsa Karamar Hukumar Funakaye ta jihar, na ci gaba da tabka ta’adi a gonakin shinkafa da kuma yin barazana ga rayukkan al’umma.
Wallafawa ranar:
Minti 3
Talla
Kuna iya latsa alamar sautin da ke kasa domin sauraren cikakken rahoton Shehu Saulawa daga Bauchi.
Dorinar-ruwa ta addabi al'ummar Gombe
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu