Najeriya-'Yan gudun hijira
'Yan gudun hijira sun mamaye titin Maiduguri
Daruruwan ‘yan gudun hijira sun mamaye titunan birnin Maiduguri na jihar Bornon Najeriya, inda suke zaman dirshen bayan gwamnati ta rufe sansaninsu da zummar mayar da su garuruwansu na asali.
Wallafawa ranar:
Talla
Kuna iya latsa alamar sautin da ke kasa domin sauraren cikakken rahoton Bilyaminu Yusuf daga birnin Maiduguri
'Yan gudun hijira sun mamaye titin Maiduguri
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu